Je zuwa Abubuwan Ciki
NurVerse
Al-Kur'ani Mai TsarkiLokacin SallahKalandaHadisiAddu'o'i
Ad
Ad
Ad
Ad
NurVerse

Karanta Al-Kur'ani, bi lokacin sallah, yi addu'a, ka inganta rayuwarka ta Musulunci.

© 2026 NurVerse. Duk haƙƙoƙi an kiyaye.

Saka Aikace-aikaceTuntuɓaManufar SirriSharuɗɗan Amfani
Jerin Surori
Duba Mushafu
0/8

الزلزلة

Az-Zalzalah

Zilzâl

Madaniyya·Ayoyi 8

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَـٰنِ ٱلرَّحِيمِ

99:1
Juz'i 30
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

إِذَا زُلْزِلَتِ ٱلْأَرْضُ زِلْزَالَهَا﴿١﴾

Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.

—
99:2
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

وَأَخْرَجَتِ ٱلْأَرْضُ أَثْقَالَهَا﴿٢﴾

Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.

—
99:3
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

وَقَالَ ٱلْإِنسَـٰنُ مَا لَهَا﴿٣﴾

Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"

—
99:4
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

يَوْمَئِذٍ تُحَدِّثُ أَخْبَارَهَا﴿٤﴾

A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.

—
99:5
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

بِأَنَّ رَبَّكَ أَوْحَىٰ لَهَا﴿٥﴾

cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

—
99:6
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

يَوْمَئِذٍ يَصْدُرُ ٱلنَّاسُ أَشْتَاتًا لِّيُرَوْا۟ أَعْمَـٰلَهُمْ﴿٦﴾

A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.

—
99:7
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

فَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ خَيْرًا يَرَهُۥ﴿٧﴾

To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.

—
99:8
Juz'i 30 · Hizbi 60 · Shafi 599

وَمَن يَعْمَلْ مِثْقَالَ ذَرَّةٍ شَرًّا يَرَهُۥ﴿٨﴾

Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.

—
Aya Da Ta GabataAl-BayyinahAya Mai ZuwaAl-'Adiyat